Rahoton da muke samu daga jihar Filato ya bayyana yadda aka kashe wasu matasa.



A cewar Miyetti Allah, an yanka matasan ne a cikin wata gona a Filato.


Ya zuwa yanzu, babu cikakkun bayanai game da aukuwar lamarin tukuna.

Wasu tsageru da ba a san ko wasu waye ba sun hallaka wasu matasa biyu a karamar hukumar Bassa ta jihar Filato.